Labarai

Labarai

Sojoji sun kashe ’yan ta’adda da ƙwato makamai a Borno

Sojoji sun yi artabu da wasu gungun ’yan ta’adda da ke yunƙurin tsallakawa zuwa yankin Dar-Jamal da ke kusa da Axis na Miyanti.

’Ya’yana na da ’yancin mallakar filaye a Abuja – Wike

ministan Babban Birninn Tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya musanta labarin cewa ya yanka wa ’ya’yansa manyan filaye a Abuja, inda ya ce in ma haka ne suna

Filato: Mahara sun cire hannun matashi a kan hanyar komawa gida daga jana’iza

Wasu ’yan bindiga sun kai hari kan masu dawowa daga jana’iza a kauyen Rim na jihar Filato ranar Laraba inda suka dates wa daya daga cikin matasan da k

Ambaliya da iska sun rushe gidaje 171 a watanni biyu a Gombe – SEMA

Abdullahi Haruna Abdullahi ne ya bayyana hakan a lokacin da yake zantawa da manema labarai a Gombe, inda ya ce iftila’in ya shafi ƙananan hukumomin Du

Buhari ba ya cikin mawuyacin hali — Bashir Ahmad

Tsohon hadimin ya ce rahotannin da wasu kafafe suka wallafa ba gaskiya ba ne.