Labarai

Labarai

’Yan sanda sun kama matashin da ya kashe mahaifiyarsa a Jigawa

Matashin ya farmaki mahaifiyarsa da bulon ƙasa, kuma bayan an garzaya da ita asibiti ta mutu washegari.

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram 10 a Borno

Bayan arangamar an samu makamai da yawa daga wurin, ciki har da bindigogin harbo jiragen sama.

Kotu za ta duba yiwuwar ba da belin Tukur Mamu a ranar 22 ga watan Yuli

Babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta sanya ranar 22 ga watan Yulin wannan shekara domin sauraron bukatar ba da belin da Tukur Mamu, da ake zargi da da

Gwamnan Bauchi zai ƙirƙiro sabbin masarautu

An kafa kwamitin sarakunan gargajiya, ƙwararru, malaman jami’a, wakilan ƙungiyoyin farar hula, lauyoyi, jami’an tsaro, da ƙungiyoyin addin

An sanya dokar hana fita a Kaduna

An samu hargitsi tsakanin jami’an tsaro da wasu ɓata-gari a yankin Kakuri.