Labarai

Labarai

Kebbi: PDP za ta yi haɗaka don ƙalubalantar APC a zaɓen 2027

Jam’iyyar ta ce za ta sulhu da duk waɗanda aka ɓata wa don tunkarar zaɓen 2027.

Fararen hulan Isra’ila sun kai wa sojojin ƙasarsu hari

fararen hula ’yan Isra’ila sun yi wa sojojin ƙasarsu ruwan duwatsu a Yammacin Kogin Jordan

Yunwa ta kashe yara 66 a Gaza

Hukumomi sun tabbatar da mutuwar ƙananan yara 66 a sakamakon yunwa a yankin Gaza.

‘An kashe ’ya’yana da mijina da ’yan uwana a hanyar ɗaurin auren ɗana’

Mahaifin angon da ’yan uwan angon na jini da danginsa na daga cikin waɗanda aka yi wa kisan gillar, inda aka ƙona gawarwarkin a cikin mota

Yadda aka yi jana’izar kwamandojin Iran da Isra’ila ta kashe

A safiyar Asabar daruruwan dubban mutane ne suka fito ɗauke da tutocin ƙasar suna wake-waken jinjina domin karrama kwamandojin da suka kwanta dama a w