Labarai

Labarai

Mutum 2 sun mutu a ƙoƙarin ciro waya daga masai a Kano

Wasu mutum biyu sun rasu bayan da suka shiga cikin masai domin ciro wata wayar salula a yankin da suke ƙoƙarin ciro wata ƙaramar waya da ta faɗa a cik

An kashe matar aure, manomi ya jikkata a wani sabon hari a Kaduna

A yayin harin ‘yan bindigar sun hallaka wata matar aure har lahira.

Gwamnonin Arewa sun yi Allah-wadai da kisan ’yan ɗaurin aure a Filato

Wasu ɓata-gari ne suka tare matafiyan tare da musu kisan-gilla.

Dole a ɗauki mataki kan waɗanda suka kashe ’yan ɗaurin aure a Filato — Uba Sani

Ya sha alwashin cewa gwamnatin jihar ba za ta gajiya ba har sai ta ga an gurfanar da maharan.

Za mu sake gina kasuwar waya ta Farm Center — Abba

Ba kasuwa kawai za mu gina ba, cibiyar kasuwanci za mu gina domin jawo ’yan kasuwa daga ƙasashen duniya.