Labarai

Labarai

Kotu ta aike da dan TikTok din da ke wanka a kan titi a Kano gidan yari

Wata kotun Majistare da ke zamanta a unguwar Nomansland a Kano ta tura wani matashin dan TikTok din nan da ya yi kaurin suna wajen tare titi yana wank

Rikicin Filato: An sake kashe mutum 17 a Mangu da Bokkos

Mahara sun sake kai hari tare da kashe akalla mutum 17 a kananan hukumomin Mangu da Bokkos na jihar Filato.

Guguwar ruwan sama ta yi ɓarna a Kwalejin Kimiyya da Fasaha a Kogi

An ba da rahoton cewa ɗakunan karatu da ɗakunan gwaje-gwaje da ɗakunan kwanan ɗalibai da ke cikin harabar kwalejin  guguwar ruwan saman ta haddasa mum

Kotun Amurka ta daure ’yan Najeriya 5 shekaru 159 kan aikata damfara

Wata kotu a kasar Amurka ta yanke wa wasu ’yan Najeriya su biyar hukuncin daurin shekaru 159 bisa samun su da da laifin damfarar Amurkawa sama da 100.

An ɗaure mutum 7 kan yi wa ɗan sanda rauni a Kano

Kotun ta kuma zartar musu da hukuncin share magudanan ruwan unguwanninsu.