Yadda manoma suka yi addu’ar roƙon ruwa a Zamfara
Al’ummar sun ce rashin ruwan sama babbar matsala ce shi ya sa suka ga dacewar yin addu’a.
Labarai
Al’ummar sun ce rashin ruwan sama babbar matsala ce shi ya sa suka ga dacewar yin addu’a.
A makonnin baya bayan nan dai hare-haren ’yan Boko Haram suna ƙoƙarin dawowa arewa maso gabashin Nijeriya.
Muna sayar da kayanmu ne ga waɗanda suka yarda su ba mu farashi mafi yawa.
A ci gaba da yakin da suke yi da ’yan ta’adda, sojojin Najeriya sun samu nasarar jikkata jagoran kungiyar ISWAP, Abu Moussab Albarnawy a dajin Sambisa
Majalisar Dokoki ta kasa ta ce ta aike wa Shugaban Kasa Bola Tinubu kudurorin dokar harajin da ta amince da su don su zama doka a hukumance domin ya r