Labarai

Labarai

Ana shirin kwaso ’yan Najeriya daga Afirka ta Kudu

Bianca ta tunatar da irin rawar da Najeriya ta taka wajen taimaka wa gwagwarmayar neman ‘yancin Afirka ta Kudu.

Ranar Talata za a rantsar da sabon Mataimakin Gwamnan Kano

Tuni dai Majalisar Dokokin Kano ta tantance tare da amincewa da naɗin Garo a matsayin sabon Mataimakin Gwamnan jihar.

NNPCL ya ƙulla yarjejeniyar gyara matatun man fetur na Warri da Fatakwal

Sabuwar yarjejeniyar na zuwa ne bayan gaza ƙarasa aikin da ya laƙume dala biliyan 2.39 a baya.

An kashe ƙasurguman ’yan bindiga biyu a Zamfara

Bayanai sun ce dakarun sun ƙwato bindigogi kirar AK-47 guda biyu tare da harsasai da kuma babura bakwai.

APC ta ba Gwamna Inuwa takarar Sanatan Gombe ta Arewa

Wannan mataki na nuni da yadda jam’iyyar ke fifita tsarin yarjejeniya wajen zabar ’yan takara gabanin babban zaben 2027, tare da bayyana matakin siyas