Labarai

Labarai

Tinubu ya bayar da umarnin binciken hare-haren Benuwe

Tinubu ya umarci gwamnan jihar da ya jagoranci yin sulhu tsakanin waɗanda rikicin ya shafa.

KADSEMA da IOM sun fara tantance ɓarnar da ambaliya ta yi a Kaduna

Bayanan da ake sa ran samu za su taimaka wajen tallafa wa waɗanda lamarin ya shafa.

Mataimakin Gwamnan Sakkwato bai karɓi shanun tallafin layya ba — Hukumar Zakka

An zargi Mataimakin Gwamnan da yin sama da faɗi da shanun, amma ya musanta zargin.

An tallafa wa mata 250 da abinci da kayan sana’a a Kaduna

‘Yar kasuwar ta ce za ta ci gaba da raba irin wannan tallafi ga mabuƙata.

Harin Benuwe: ’Yan sanda sun tarwatsa masu zanga-zanga

Masu zanga-zangar sun fito ne domin nuna fushinsu kan hare-haren da aka kai jihar.