Labarai

Labarai

Gwamnatin Kano za ta binciki musabbabin gobarar kasuwar Farm Center

Gwamnatin jihar Kano ta kafa wani kwamitin da zai bincike musabbabin tashin gobarar da aka samu a kwanan nan a kasuwar wayoyin hannu ta Farm Center da

Kotu ta yi fatali da bukatar Akpabio, ta umarce shi ya biya Natasha N100,000

Kotun Daukaka Kara da ke Abuja ta yi fatali da bukatun Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio kan dakatacciyar Sanatar Kogi ta Tsakiya, Natasha

A hanzarta kwangilar yashe Madatsar Ruwa ta Alau — Gwamnatin Borno

Idan ba a yi aikin nan da wuri ba to idan ruwa ya zo ya yi halinsa to lallai za a samu matsala.

Saudiyya za ta fara bayar da bizar Umara

Saudiyya za ta fara karɓar sabbin baƙi masu shigar ƙasar da bizar Umarah daga gobe Laraba, 11 ga watan Yuni.

Gwamnan Kebbi ya bai wa ’yan kasuwar katako tallafin ibtila’in gobara

Gobarar ta laƙume dukiyar da ta kai kimanin Naira miliyan ɗari da casa’in.