Labarai

Labarai

Babbar Sallah: Gwamnatin Kano ta ba makarantu hutun kwana 10

Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Kano ta ce hutun zai fara ne daga ranar Laraba, 4 ga watan nan na Yuni da muke ciki

Mutuwar kasko: Mai gida da dan fashi sun kashe juna a Abuja

Magidancin ya gamu da ajalinsa ne bayan bata-garin sun caka masa wuka a yankin Tsohuwar Kutunku da ke Karamar Hukumar Gwagwalada.

Ma’aikatan Kotu Koli sun janye yajin aikin da suka shirya tafiya

Ma’aikatan shari’a a Kotun Koli da sauran kotuna sun jinginr shirinsu na fara yajin aiki daga yau Litinin 2 ga watan Yuni domin matsa lamba kan

Uba ya harbe ɗansa har lahira saboda zaton biri ne

Tuni dai ’yan sanda suka tsare mahaifin domin yi masa tambayoyi yayin da bincike ke ci gaba kan wannan lamari mai ban tausayi.

An lakaɗa wa Mataimakin Firinsifal duka saboda hana satar a jarabawa

’Yan daban sun yi masa dukan kawo wuƙa bayan sun jawo shi daga motar ’yan sanda, saboda ya hana ɗalibinsa satar jarabawa