Labarai

Labarai

Sojoji sun kashe ɗan ta’adda da aka sa ladar N100m a kansa a Borno

Sojoji sun kama Abu Fatima wanda aka sanya ladar Naira miliyan 100 ga duk wanda ya kamo shi, da ransa a wani a yankin Arewacin Jihar Borno

Shekaru 6: Don amfanin matasa mun inganta ilimi da noma — Gwamna Buni 

Gwamnan ya bayyana ƙudirinsa na ci gaba da inganta harkokin da suka shafi matasa da kuma sauran fannonin da tuni gwamnatinsa ta yi nisa cikinsu kamar

Mutanen da suka mutu a ambaliyar Neja sun ƙaru zuwa 88 —NSEMA

Gwamnatin jihar ta ce akwai yiwuwar yawan mutanen da suka rasu a ambaliyar zai ƙaru

An kama mutum 41 da ake zargi da kisan DPO a Kano

Rundunar ’yan sanda na aiki tuƙuru domin ganin an gurfanar da duk waɗanda ke da hannu wajen kisan da kuma masu alaƙa da ƙone-ƙone.

NAHCON ta kammala jigilar maniyyata aikin hajjin 2025

Shugaban Hukumar NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Usman ya ce, an yi jigilar maniyyata 41,568 ta jiragen sama 105.