Sojoji sun halaka mayakan ISWAP da dama a Borno
Dakarun sojojin Najeriya sun dakile wani harin hadin gwiwa da ‘yan ta’addar Boko Haram da ISWAP suka kai a yankin Marte da ke jihar Borno
Labarai
Dakarun sojojin Najeriya sun dakile wani harin hadin gwiwa da ‘yan ta’addar Boko Haram da ISWAP suka kai a yankin Marte da ke jihar Borno
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da ɗaga darajar Kwalejin Kimiyya da Kere-kere ta Tarayya da ke Kabo a jihar Kano, zuwa Jami’ar Kimiyya
Tinubu ya jaddada gaggawar buqatar wadannan kudade, yana mai nuni da tasirin cire tallafin mai da raguwar kudaden shiga na cikin gida.
Bana za a yi Babbar Sallah ranar Juma’a bayan alhazai sun kammala Tsayuwar Arfa a ranar Alhamis mai zuwa.
An bukaci gwamnatin jihar Kano da ta dabbaka dokar tattalin arzikin mata ta kasa (WEE) domin inganta da rayuwar mata da habaka tattalin arzikinsu a ji