Labarai

Labarai

Wani abu ya fashe kusa da barikin soji a Abuja

Rahotanni sun bayyana cewa wanda ya tayar da bam ɗin ya mutu.

Kwastam ta kama Tiramol ta N150m, ta miƙa wa NAFDAC a Kano

Kwastam ta nuna damuwa kan yadda ake samun yawaitar mata a cikin masu ta’ammali da miyagun ƙwayoyi.

Wike ya rufe ofishin FIRS da Bankin Access kan rashin biyan haraji

Ana bin ginin da bankin Access yake bashin harajin shekara 35, ofishin FIRS kuma bashin harajin shekara 25.

Rikici ya barke a taron Atiku da kungiyoyin Arewa

Ana tsaka da taron ne hayaniya ta kaure bayan tsohon sakataren gwamnatin Tarayya, Babachir David Lawal ya sanar da sunan daliget din Jihar Jigawa.

Ana zargin wani mutum da kashe ɗan maƙwabtansa a Sakkwato

Ƙungiyoyin kare haƙƙin ƙananan yara sun nemi a yi wa yaron da aka kashe adalci.