Labarai

Labarai

An kashe matashi yayin rikici a ƙauyukan Kano

Rahotanni sun nuna cewar an farmaki matashin ne lokacin da yake hanyar komawa ƙauyensu.

Gwamnatin Gombe za ta taimaki ’yar shekara 14 da aka yi wa auren dole

Gwamnatin ta ce za ta ci gaba da faɗakar da jama’a kan illar auren dole.

Halin da fasinjoji ke ciki bayan hatsarin jirgin sama a Ilori

Hukumar NSIB ta gano katin nadar bayanan jirgin horon kwalejin koyon tukin jirgi da ya yi hatsari a Ilori

Hakar man Kolmani: Jihohin Bauchi da Gombe sun gana da NNPC kan bukatun al’umma

An kira taron ne don neman ƙarin bayani kan matakan da AOML ta riga ta ɗauka da kuma gyara kura-kuran da aka gani

Za mu gina mayankar dabbobi a kan Naira biliyan 3 a Gombe —Gwamnati

Hakan wani bangare ne na shirin inganta kiwon dabbobi da tsaftar abinci da kuma rage matsalolin kiwon dabbobi