Labarai

Labarai

Mawaƙan APC sun zargi gwamnatin Jigawa da yin watsi da su

Mawaƙan sun ce za su nesanta kansu da duk wani abu da ya shafi gwamnatin jihar.

Hajji: Gwamnan Gombe ya yi bankwana da maniyyata 966, ya bai wa kowa kyautar Riyal 200

Sakataren gwamnatin ya ja hankalin maniyyatan game da dokokin ƙasa mai tsarki.

Yadda Boko Haram ta kashe manoma 90 a Borno cikin wata 5

Hari na baya-bayan nan shi ne wanda mayakan kungiyar ISWAP suka yi ritsa manoman da ke aiki a gonakin wake suka yi wa mutum 50 kisan gilla a yanin Bag

Hajji: Gwamnatin Katsina ta biya wa maniyyata 2000 kuɗin hadaya

A shekarar da gabata ma gwamnatin jihar ta biya wa mahajjatan jihar kuɗin hadaya.

An tafka asara bayan gobara ta ƙone Kwalejin Sheikh Dahiru Bauchi

Har yanzu ba a gano musababbin tashin gobarar ba.