Labarai

Labarai

Jami’in Sibil Difens ya mayar da N800,000 da wata Hajiya ta zubar a Adamawa

Jami’in ya nuna gaskiya tare dawo wa matar kuɗinta da suka ɓata.

’Yan sanda sun ceto tsohuwa mai shekara 80 a hannun ’yan bindiga a Jigawa

Rahotanni sun bayyana cewar an sato tsohuwar daga Jihar Kano ne.

Abba ya dakatar da hadiminsa saboda furta kalamai a kan Kwankwaso

Gwamnatin ta ja kunnen dukkan masu riƙe da muƙaman siyasa da kada su riƙa fitar da bayanai ba tare da izini ba.

Hajj: Ranar Lahadi za a fara jigilar maniyyatan Katsina zuwa Saudiyya

Maniyyatan da suka fito daga Malumfashi da Bakori, Ƙanƙara, Dandume, Ƙafur da Ɗanja sune rukunin farko da ake sa ran za su tashi zuwa ƙasar Saudiyya

ISWAP ta yi wa manoma 15 yankan rago a Borno

Mayakan sun kama mutanen ne a gonaki da wurin kamun kifi sa’annan suka yi musu kisan gilla