Jami’an tsaro sun daƙile harin Boko Haram sun kashe mayaƙa 5 a Borno
Warambe na daga cikin yankunan da mazanaunansu suka dawo da zama a baya-bayan nan, kuma mayaƙan Boko Haram sun sha yin yunƙurin kurɗawa cikinsa
Labarai
Warambe na daga cikin yankunan da mazanaunansu suka dawo da zama a baya-bayan nan, kuma mayaƙan Boko Haram sun sha yin yunƙurin kurɗawa cikinsa
An tabbatar da mutuwar mutum uku tare da jikkatar wasu da dama sakamakon turmutsutsu a yayin wani taron rabon kuɗaɗen tallafi a garin Bama da ke jihar
Majiyar ta ƙara da cewa, “Matar ta cije kan mazaƙutar mutumin gaba ɗaya.”
Motoci da dama sun ƙone sakamakon bindiga da gidan man ya yi.
‘Yan bindigar sun shigo Jihar Taraba ne daga Jihar Filato domin aikata ta’addanci tare da sace shanu.