Labarai

Labarai

Mahara sanye da kayan ’yan sanda sun kashe malami sun sace mata 3 a makaranta a Zamfara

Cikin matan da aka sace har da matar malamin a wannan mummunan lamari ya faru a Makarantar Sakandare ta Gwamnati da ke Raka

Yaran Bello Turji sun ƙwace garin su tsohon Gwamnan Sakkwato, Bafarawa

Sun mamaye ƙauyuka huɗu a Ƙaramar Hukumar Isa ta Jihar Sakkwato, ciki har da Bafarawa, garin tsohon gwamna Attahiru Dalhatu Bafarawa.

NDLEA ta kama matar da ta ɓoye hodar iblis a al’aurarta

An buƙaci ta haɗiye ƙwayoyin hobar iblis 70, sai dai bayan haɗiye 67 ta ƙasa haɗiye sauran.

Za a kwaso ’yan Nijeriya 15,000 da ke gudun hijira a ƙetare

Muna da ’yan ƙasashen waje aƙalla 100,000 da suke zaman gudun hijira a ƙasar nan.

An kama matashi da kawunan mutane a Legas

Ana zargin cewa matashin yana kai kawunan Jihar Edo wajen wani boka — wanda yake amfani da su don yin kuɗi.