Labarai

Labarai

Yadda yara 5 suka mutu a cikin motar da aka yi watsi da ita

An gano gawarwakinsu ne a cikin motar bayan mutanen yankin sun shafe tsawon lokaci ana neman su.

Masana sun ƙalubalanci sojoji kan maharan ƙasashen waje

Wani kwararre a kan sha’anin tsaro, Jackson Lekan, ya ce  bayanan Manjo-Janar Kanye ya nuna laifi da kuma gazawar hukumomin da ke da alhakin tsa

2027: Tsohon IGP ya fito takarar gwamna, ƙungiya ta mara masa baya a Nasarawa 

Adamu ya yi alƙawarin kafa gwamnati mai sauraron jama’a da kula da buƙatunsu idan har aka zaɓe shi ya zama gwamnan jihar.

Gwamna Buni ya tallafawa iyalan sojojin da suka mutu 

Gwamnan ya jajanta wa sojoji da iyalan ma’aikatan da suka mutu, yana mai cewa, “Jami’an ba su mutu a banza ba, sun mutu suna ƙoƙarin kare ƙasarsu sosa

’Yan sanda sun ƙaddamar da ƙwararrun Jami’an tsaro saboda makarantu a Bauchi

Egbetokun ya bayyana shirin a matsayin wani gagarumin ci gaba ga tsarin da ya haɗa da kare makarantu cikin aminci da sauran muhallin koyo.