Labarai

Labarai

’Yan sanda sun bankaɗo masana’antar man gyaɗa na bogi a Kaduna

An gano haramtacciyar masana’antar ce a wani fili a titin Mamadi da ke yankin Maraban Jos.

An gabatar da sabbin shaidu kan Nnamdi Kanu

A cikin bidiyon da aka kunna a kotun, an ga Kanun na bai wa mabiyansa umarnin afka wa jami’an tsaro.

Mazauna gari sun kori Boko Haram bayan kashe kyaftin ɗin soja

Sarkin Gwoza Mohammed Shehu Timta ya ce ’yan ta’addan sun afka musu ne da ƙarfe 1:00 na dare.

Alƙaluman sakamakon jarabawar bana — JAMB

Ɗalibai 3,820 kuma sun samu maki tsakanin 100 zuwa 119, sannan ɗalibai dubu 2,031 sun gaza samun ko da maki 100.

Matashi ya kashe mahaifinsa da adda a Jigawa

Wani matashi dan shekarar 20 ya fada hannun hukuma kan zargin kashe mahaifinsa da adda a Jihar Jigawa.