Labarai

Labarai

’Yan PDP 6 a Majalisar Tarayya sun koma APC

 Ana yawan samun sauya sheka a Majalisar Wakilai daga jam’iyyun adawa zuwa APC mai mulki, a wannan majalisa ta 10.

An kashe mutum 6 a sabon hari a Filato

’Yan bindigar sun kuma jikkata mutane da dama a hare-haren da suka kai unguwannin  Marit da Gashish a ranar Litini.

Hajj 2025: Maniyyatan Kaduna za su fara tashi ranar 14 ga watan Mayu

Maniyyata 4,060 daga Jihar Kaduna ne za su sauke farali a bana

Wata mata ta auri maza biyu a lokaci guda a Kano

Wannan lamari ya faru ne wata shid bayana auren matar da mijinta na farko

’Yan bindiga sun kashe matar aure bayan karɓar N10m kuɗin fansa

Tun a ranar 31 ga watan Oktoba na 2024 ne Yakubu Dada da mai ɗakinsa suka faɗa tarkon masu garkuwa da mutane.