Kotu za ta rataye matashi kan kisan karuwa
Kotu ta yanke wa wani matashi ɗan shekara 26 hukuncin ratayewa kan laifin kashe wata karuwa bayan ya yi lalata da ita
Labarai
Kotu ta yanke wa wani matashi ɗan shekara 26 hukuncin ratayewa kan laifin kashe wata karuwa bayan ya yi lalata da ita
Ana fargabar an yi garkuwa da wasu daga cikin mafarautan da Lakurawa suka kashe 13 daga ƙananan hukumomin Tangaza da Gwadabawa Jihar Sakkwato
Masana na ganin cewa gaza cika alƙawarin da aka ɗaukar wa ma’aikatan kasawa ce daga ɓangaren gwamnan.
Sojoji sun yi nasarar ƙwato wasu dabbobin da ’yan bindigar suka yi awon gaba da su.
Hukumar jin daɗin Alhazai ta Jihar Jigawa ta ce ta miƙawa Hukumar Alhazai ta Ƙasa NAHCON kuɗi sama da Naira biliyan 6 a matsayin kuɗin jigilar maniyya