Labarai

Labarai

Sojoji sun kama jami’an tsaro da ke haɗa baki da ’yan ta’adda

Waɗanda ake zargin sun haɗa da wasu jami’ai biyu na rundunar haɗin gwiwa da ke aiki tare da sojoji domin yaƙar ’yan ta’addar.

Boko Haram ta kashe sojoji huɗu a Yobe

An kai harin ne kafin wayewar garin Asabar, jim kaɗan bayan da Ƙungiyar Gwamnonin Arewa maso Gabas ta gana a Damaturu domin tattauna hanyoyin haɗin gw

An kama masu garkuwa da mutane 3 da kuɓutar da wasu

Binciken farko ya nuna cewa sace Baidoo ya samo asali ne daga wata zamba ta soyayya ta Facebook.

An gano shanu 25 da suka ɓace a dajin Sakkwato

“An gano dabbobin ne a wani dajin da ke da iyaka da ƙaramar hukumar Sabon Birni, yankin da ya shahara da sarƙaƙiya da ƙalubalen tsaro a wasu lokuta.

’Yan kungiyar asiri: Mutum 95 sun shiga hannu a Edo

Rundunar ’yan sandan Jihar Edo ta kama mutane 95 da ake zargi da ayyukan ƙungiyoyin asiri.