Shettima zai halarci bikin rantsar da sabon shugaban ƙasar Gabon
Shettima zai wakilci Tinubu a bikin rantsar da zaɓaɓɓen Shugaban Ƙasar Gabon Brice Clotaire Oligui Nguema.
Labarai
Shettima zai wakilci Tinubu a bikin rantsar da zaɓaɓɓen Shugaban Ƙasar Gabon Brice Clotaire Oligui Nguema.
Tinubu ya yi kira da a nuna jajircewa wajen kare ikon Najeriya da kuma dawo da zaman lafiya a faɗin ƙasar
Sojojin sun hallaka jagororin ’yan bindiga da suka haɗa da Auta Jijji da Dankali da Sagidi da Kachallah Rijaji da kuma Kachallah Suza a yayin musayar
Gwamnan Jihar Katsina Dikko Radda, da tsohon Gwamna jihar Bello Masari na cikin manyan mutanen da suka tarɓe shi tun daga filin jirgin Umaru Musa.
Ƙungiyar Afenifere ta kuma buƙaci masu sukar shugaban da su daina bayyana gwamnati a matsayin gwamnatin da Yarbawa ke jagoranta.