Labarai

Labarai

Bom ɗin Boko Haram ya kashe mutane 26 a Borno

Mutane da dama ma kwance a asibiti bayan motar matafiyan ta taka bom ɗin Boko Haram ta binne a kan hanya

Shekara 10 ina sayar da sassan jikin ɗan Adam — Wanda ake zargi

Ya ce yana samun sassan daga sabbin kaburbura, waɗanda hatsari ya rutsa da su

Ma’aikata 240 na karɓar albashi biyu, wasu 217 na amfani da lambar BVN ɗaya a Kano

Ma’aikata 1,335 ba su zo don a tantance su ba a tsawon fiye da watanni shida

Dukan farar hula saboda sanya kayan sojoji laifi ne — Janar Chibuisi

Masu sa kayan sojoji ba bisa ƙa’ida ba na iya fuskantar ɗauri a kurkuku, amma doka ta ba wa sojoji ikon hukunta masu aikata laifin ba, balantana cin z

Aminu Bayero ya naɗa Sanusi a matsayin Galadiman Kano

A gefe guda kuma, Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya naɗa Mannir Sanusi a matsayin Galadiman Kano.