Labarai

Labarai

An kama mutum 9 kan zargin satar mutane a Taraba

Suna daga cikin guggun masu satar mutane a jihohin Gombe da Filato da Kaduna da Bauchi da kuma Jihar Taraba.

’Yan Boko Haram sun kashe mutum 12 a Borno

Cikin wadanda aka kashe akwai ’yan sa-kai biyu da wasu mutum 10 da suka fita debo itacen girki.

Samarin Arewa sun yaba wa Sarkin Daura kan bai wa Ja’o’ji muƙami

Matasan sun yaba wa Sarkin kan yadda yake tabbatar da ci gabansu.

Damfarar CBEX: Mutum 8 da EFCC ke nema ruwa a jallo

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta bai wa jami’an EFCC ɗin damar kame da kuma tsare mutanen.

Sojoji sun kashe ’yan ta’dda 1,770 sun kama 3,070 a Arewa —Janar Musa

Sun yi nasarar ceto mutane fiye da 2,515 tare da ƙwato makamai kimanin 1,000