Labarai

Labarai

An kama mata 2 na ƙoƙarin sayar da ƙananan yara da aka sace

An yi garkuwa da yaron ne a Abuja a lokacin da yake tallan kayan miya, sannan aka kawo shi Owerri a sayar da shi kafin a yi sa’ar kuɓutar da shi.

An fara raba wa almajirai tabarma da gidan sauro a Yobe

Hukumar Ilimin Larabci da Musulunci ta Jihar Yobe (AISEB) ta fara rabon tabarmi da gidajen sauro ga almajirai a fadin jihar

Kashe-kashen ya isa, ku sauya dabarun aiki — Tinubu ga shugabannin tsaro

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya ce dole ne shugabannin tsaro su kawo ƙarshen kashe-kashe a jihohin da abin ya shafa

Na ba ku wata 1 ku murƙushe ’yan ta’adda — Olukoyede ga sojoji

“Daga wata mai zuwa, ba na son in ƙara jin mostin waɗannan ’yan ta’addan a yankin Dam ɗin Kainji,” in ji babban hafsan sojin.

Nijar, Mali da Burkina Faso sun kafa gidan rediyo na haɗin gwiwa

Gwamnatocin sojin Nijar da Mali da Burkina Faso sun jaddada cewa sun kafa gidan rediyonsu na haɗin gwiwa ne da nufin daƙile farfagandar ƙasashen waje