Labarai

Labarai

Tinubu ya gana da shugabannin tsaro a Abuja

Shi ne karo na farko da Tinubun ke ganawa da jagororin tsaron tun bayan dawowarsa daga Faransa da Birtaniya.

Majalisun jihohi sun buƙaci a kawo ƙarshen matsalar tsaro

Gwamnatin gaskiya ita ce wacce ta kafu akan kare rayukan al’umma.

An sanya dokar hana fita ta sa’o’i 12 a Neja

Birnin Minna na fuskantar matsalar dabanci, hare-hare da kisan kai da sauran miyagun ababe masu ɗaga hankalin mazauna.

Gwamna ya dakatar da basarake kan satar mutane da yankinsa

ami’an tsaro suka tsare sakataren basaraken, Cif Peter Omiogbemhi, sakamakon wani sabon hari a da ya yi ajalin wani bafade, Cif John

An tsinci gawar saurayi da buduwarsa a tuɓe a cikin daƙi

Dan uwan mamamcin ya tsinci gawar masoyan biyu tsirara a bisa gado bayan da aka balla kofar dakin