Labarai

Labarai

Sojoji sun kashe manyan jagororin ’yan ta’adda a Katsina

Kashe su ya kawo babban cikas ga kasurgumin shugaban ’yan ta’adda, Muhammadu Fulani, wanda ake danganta da hare-haren ta’addanci a yankunan Matazu, Mu

Talauci da Rashin Tsaro: Tinubu ya ayyana dokar ta-baci

Tinubu ya amince cewa matsalar tsaro da talauci mai yaduwa suna daga cikin manyan ƙalubale ga ci gaban ƙasa

Kwankwaso zai sauya sheƙa daga ADC zuwa Jami’yyar NDC

Ana sa ran Kwankwaso da Peter Obi za su koma NDC tare da magoya bayansu a mako domin shiga zaɓen 2027 a sabuwar jam’iyyar tasu, bayan ficewarsu

Gobara ta cinye ofishin Kungiyar NLC a Sakkwato

Gobarar, wadda ta fara ne misalin ƙarfe 3:00 na asuba, ta cinye ɗaukacin ginin, ba tare da an iya ceto komai ba.

Mun fitar da miliyoyin ’yan Najeriya daga kangin talauci —Tinubu

Tinubu ya ce gidaje miliyan 15 da ke cikin mawuyacin hali sun samu tallafin kudi da gwamnatinsa take bayarwa, inda kimanin mutane miliyan 7.5 suka fit