Labarai

Labarai

Gobara ta ƙone gidaje sama da 100 a sansanin ’yan gudun hijira a Borno 

Shaidu sun ce gobarar da ta tashi da misalin karfe 10.40, cikin sauri ta bazu a unguwar, inda ta ƙona kayan abinci, da sauran kadarori masu ɗimbin yaw

NDLEA ta kama hodar iblis da aka ɓoye cikin littafai ana shirin kaiwa Saudiyya

An kama ɗauri 20 na hodar iblis ɗin wanda jimillar nauyinsu ya kai giram 500 a cikin littattafan addini.

Mayaƙan ISWAP sun tarwatsa gada a Yobe

Wannan na zuwa ne ƙasa da mako guda da lalata gadar nan ta Mandafuna da ta haɗa garin Biu da Damboa.

Kada Kanawa su bari rigingimun siyasa su hana su zaman lafiya — Shettima

Shettima ya bayyana Kano a matsayin madubin Arewacin Nijeriya.

JAMB ta sauya ranar soma jarrabawar bana

Waɗanda za su rubuta jarrabawar JAMB za su iya fitar da katin shiga jarrabawar.