Labarai

Labarai

Ya kashe masoyin tsohuwar matarsa bayan sakinta a Neja

Tsohon mijin ya saki matar mai suna Fatima Suleiman sau uku, amma ya dage cewa ba za ta ƙara aure ba — ko da ta samu sabon mai neman aurenta.

Benuwe: Har yanzu ba a gano wasu mutanen ƙauyuka ba – Gwamna Alia

A halin da ake ciki, Gwamnan Jihar Benuwe, Hyacinth Alia ya bayyana cewa har yanzu ba a gano wasu mutanen ƙauyen ba bayan harin.

Matar gwamna ta ɗauki nauyin ragon suna da hidimar duk matar da ta haifi ’yan uku a Sakkwato

Daga cikin kayan da ta kai wa mai jego kyauta, har ragunan suna uku da buhunan abinci goma da akwatunan tufafi da tsabar kudi Naira dubu dari biyar

Ba a taɓa Dimokraɗiyya mai tsafta a Najeriya kamar mulkin Tinubu ba – Matawalle

Karamin Ministan Tsaro a Najeriya Bello Matawalle, ya caccaki masu sukar lamirin Shugaban Kasa Bola Tinubu game da nuna wariya ga yankin Arewacin Naje

Gwamnatin Yobe ta sayo hatsi don tunkarar kakar bana

Wannan shiri ya ƙara jaddada ƙudirin gwamnatin Jihar Yobe na inganta samar da abinci da kuma baiwa manoma damar bunƙasa harkokin su na noma da nufin s