Labarai

Labarai

An taƙaita zirga-zirgar babura da haramta kiwon dare a Filato

Aƙalla mutane 50 ne rahotanni suka ce an kashe bayan wasu ’yan bindiga sun kai Jihar Filato a ranar 14 ga watan Afrilu.

Matashin da ya yi iƙirarin kashe mutane ya kai kansa ofishin ’yan sanda a Kano

Abba Dujal ya ce yanzu haka ya shekara bakwai bai yi sallah ba.

Gwamnatin Tarayya ta ayyana hutu ranar Juma’a da Litinin

Ministan ya nemi mabiya addinin Kirista su yi amfani da wannan lokaci wajen yi wa ƙasar addu’o’in zaman lafiya da haɗin kai.

Hauhawar Farashi ya ƙaru a watan Maris — NBS

NBS ta ce an samu ƙarin kashi 1.05 daga kashi 23.18 cikin ɗari da aka samu a watan Fabrairu.

’Yan Najeriya sun koka kan rashin ingancin shinkafar Gwamantin Tarayya

Wadanda suka sayi shinkafar sun yi ikirarin samun kwari a cikinta kuma tana yin kumfa idan ana dafa ta, sa’annan idan ta nuna tana yin danko sosai, sa