Labarai

Labarai

Duk da samun koma baya: Najeriya ce kasa mafi arzikin danyen mai a Afirka —OPEC

Sabon rahotonta na wata-wata da ta fitar a ranar Litinin ya ce yawan man da Nijeriya ta samar ya ragu zuwa ganga miliyan 1.40 a kowace rana a watan Ma

Matashi ya yi yunƙurin soka wa mahaifinsa makami a Kano

Matashin ya shaida wa alƙali cewa ya yi yunƙurin soka wa mahaifin nasa makami ne saboda ya hana shi kuɗin kashewa.

Sojoji sun ceto mafiya 16 da aka yi garkuwa da wasu a Filato

Dakarun Rundunar Operation Safe Haven ne suka ceto mutanen a cikin wata mota da a aka jefar da ita a yankin Mararabar Kantoma da ke Ƙaramar Hukumar Ma

An yi garkuwa da masu ibada a Kogi

’Yan bindiga sun kai hari a kan taron masu ibada inda suka yi awon gaba da mutane da dama da ba a tantance ainihin yawansu ba.

Kotu ta tsare ’yan TikTok 2 a Kano

Ana tuhumar ababen zargin da wallafa bidiyon da suka saɓa wa tarbiyya da addini.