Labarai

Labarai

Tinubu ya kaddamar da aikin sake gyaran titin Abuja zuwa Kano

Da yake ba da tabbacin kamma aikin a cikin watanni 14, Tinubu wanda Ministan Ayyuka, Sanata David Umahi, ya ce za a gina titin ne da kankare, kamar ba

An kama kwayoyin N300m da mutane 650 a Kano

An kama mutane sama da 150 daban kan laifukan dabanci da kwacen wayada da dangoginsu

An sake kama wasu mafarauta ’yan Kano a Jihar Edo

jami’an kungiyar tsaro ta Jhar Edo ne suka kama mafarautan sannan suka damka su ga ’yan sanda

’Yan bindiga sun kona masallacin Juma’a da asibiti da gidaje da Zamfara

Ana zargin hare-haren da suka kai kauyukan na daukar fansa ne kan kisan Isuhu Yellow, dan uwan kasurgumin dan bindiga Adamu Aliero

Mutum ɗaya ya mutu a faɗan ƙungiyar asiri a Maiduguri

Wata majiyar ‘yan sanda ta ce, an kama wasu mutane bakwai masu shekaru tsakanin 15 zuwa 24.