An saki fasto an kuma tsare wanda ya kai kuɗin fansa
Tun da farko, masu garkuwar sun buƙaci kuɗin fansa Naira miliyan ɗari (N100m) ne daga shugabannin cocin.
Labarai
Tun da farko, masu garkuwar sun buƙaci kuɗin fansa Naira miliyan ɗari (N100m) ne daga shugabannin cocin.
Maharan sun raunata mutane uku tare da yin garkuwa da wasu mutane 13, ciki har da matar alƙalin da kuma biyar daga cikin ’ya’ansa.
An buɗe wa matan wuta ne a lokacin da kowacce daga cikinsu ke tsaka da kula da gonarta.
Wanda ake tuhuma ya amsa laifin, amma ya ce ba shi kaɗai ya aikata ba
Gwamnatin Tarayya ta ba wa kamfanonin rarraba lantarkin wa’adin ranar 15 ga watan Mayu, 2025, su biya kwastomomin da suka caza fiye da kima.