Hatsarin mota ya kashe mutane 5 a Yobe
Direban bas ɗin ya afka kan mutane da ke tsaye a bakin titi ana tsaka da cin kasuwa.
Labarai
Direban bas ɗin ya afka kan mutane da ke tsaye a bakin titi ana tsaka da cin kasuwa.
Saudiyya ta ce duk wanda ya wuce lokacin ko shakka babu ya saɓa ka’ida sannan kuma zai fuskanci hukunci.
Gobarar ta yi sanadiyyar mutuwar mutane biyu, da kuma raba daruruwa da muhallin su.
Daga ranar 13 ga Afrilu, Saudiya za ta daina bai wa wasu ƙasashe bizar aiki, ta ziyara, da ta yawon buɗe idanu.
Lamarin ya faru ne a ɗaya daga cikin yankunan da ake cewa mayaƙan Lakurawa na da sansani.