Labarai

Labarai

Sojoji biyu da gomman ’yan ta’adda sun rasu a artabu a Borno

Mahara da dama haye a kan babura sun mamaye sansanin sojojin, inda suka harba rokoki.

ACF ta nemi Gwamnatin Tarayya ta kawo ƙarshen kisan jama’a a Filato

Ƙungiyar ta ce dole ne a haɗa kai domin kawo ƙarshen zubar da jinin jama’a a jihar.

Sojoji sun kashe ’yan bindiga 3 a Taraba

Rundunar ta ƙwato makamai masu hatsarin gaske a hannun maharan.

Tsohon Gwamnan Oyo Olunloyo ya riga mu gidan gaskiya

Ya rasu saura kwanaki 9 kacal ya cika shekaru 90 a doron ƙasa.

Rashin ɗa’a: Gwamnatin Borno ta gargaɗi masu amfani da shafukan sada zumunta

A cewar sanarwar wannan halayya da waɗannan matasa ke nunawa abin tur ne kuma ba abin yarda ba ne.