Labarai

Labarai

Tsohon Gwamnan Bauchi MA Abubakar ya sayi fom ɗin sake takarar gwamna

A 2019 MA Abubakar ya kammala wa’adinsa na farko, amma ya sha kaye a lokacin da ya nemi tazarce, a hannun gwamnan yanzu, Bala Mohammed na Jam

APC ta nemi ’yan takara su yi sulhu a Kano

Gwamna Abba ya buƙaci ’yan jam’iyya su rungumi tsarin sasanci wajen fitar da ’yan takara maimakon yin zaɓen fidda gwani

An harbe ɗan bindiga a rukunin gidajen sojoji a Abuja

Gungun ’yan bindigar ɗauke da bindigogi ƙirar AK-47 sun tsallake katanga suka shiga rukunin gidajen sojoji da ke yankin Kurudu a Abuja

An kashe jagoran ’yan bindiga da wasu ɓarayi 4 a Zamfara

Jagoran wanda ke jan ragamar tawagar ‘yan bindiga a yankin Lilo da ke da iyaka da ƙananan hukumomi gudu uku da ke jihar ta Zamfara.

An kashe mutum 2 da sace wasu da shanu a Sakkwato

Majiyoyi daga yankin sun shaida cewa, maharan sun shiga ƙauyen ne da ƙafa, inda suka ajiye babura a nesa.