Labarai

Labarai

Muna kiran Natasha ta jingine gangamin da za ta yi a Kogi — ’Yan sanda

Muna kiran wadanda suka shirya gangamin a Okene da su jingine domin samar da zaman lafiya a Jihar Kogi.

Muna jiran ganin hukuncin da za a ɗauka kan kashe ’yan Arewa a Edo — Sarkin Musulmi

Duk wani da ya faru a wani wuri bai kamata a ce za a ɗauki fansa a wani wurin da ba nan lamarin ya faru ba.

Sarkin Gombe ya nemi manoma da makiyaya su zauna lafiya

Sarkin ya jadadda muhimmancin zaman lafiya a tsakanin ɓangarorin biyu.

Babu tsamin dangantaka tsakaninmu da Gwamnan Sakkwato — Sarkin Musulmi

Mu riƙe karantarwar addinin da muka samu a cikin watan Azumi kar mu yi ƙasa a gwiwa.

Gwamnatin Kaduna za ta ɗauki ma’aikatan lafiya 1,800 aiki

Gwamnatin ta ce ɗaukar aikin zai rage giɓin da jihar ke da shi a ɓangaren kiwon lafiya.