Labarai

Labarai

Ƙungiyar JNI ta raba wa marayu 50 kayan Sallah a Borno

JNI ta himmatu matuƙa wajen taimaka wa mabuƙata, musamman marayu da ba su da abin dogaro da kai.

An sake harbe wani ƙasurgumin ɗan bindiga a Zamfara

Mutuwar Ɗan Mudale ne zuwa bayan sa’o’i da kashe Kachalla Isuhu Yellow, wani ƙasurgumin ɗan bindiga da shi ma ya addabi Zamfara.

Ɓarayin kekunan ɗinki sun shiga hannu a Borno

Rundunar ta ce tana ci gaba da bincike domin gano inda ragowar kekunan ɗinkin suka shiga.

ECOWAS ta gyara cibiyar magance shan miyagun ƙwayoyi a AKTH

ECOWAS ta ce ta’ammali da miyagun ƙwayoyi babbar barazana ce ga rayuwar al’umma.

Sallah: Hadimin gwamnan Sakkwato ya bai wa magoya bayan APC kyautar N22m

Hadimin ya ce zai ci gaba da jajircewa wajen ganin ya sanya magoya bayan jam’iyyar cikin farin ciki.