Labarai

Labarai

Cutar sanƙarau ta yi ajalin mutum 3 a Gombe

Kwamishinan ya gargaɗi mutane kan zama a wajen da yake da ƙarancin iska.

’Yan sanda sun ƙwato wa mutumin da aka sace kuɗin fansarsa a Kano

Rundunar ta ƙwato kuɗin ne bayan cafke waɗanda suka yi garkuwa da mutumin.

Majalisa ta janye ƙudirin tuɓe wa matakaimakin shugaban ƙasa da gwamnoni rigar alfarma

Shugaban masu rinjaye na majalisar Julius Ihonvbere ne ya gabatar da ƙudurin janyewar.

Lakurawa sun kashe jami’an Kwastam 2 a Kebbi

Mazauna yankin na ci gaba da damuwa kan yiwuwar sake kai musu hari.

Kantoman Ribas ya dakatar da hadiman Fubara

Ya ce umarnin zai fara aiki nan take.