Labarai

Labarai

Ahmad Lawan ya raba tallafin N27m da buhun shinkafa 300 a Yobe

Sanatan ya ce tallafin wani ɓangare ne na rage wa waɗanda gobarar ta shafa raɗaɗi.

An kama mutum 3 kan zargin sata da ƙone gidan bature a Gombe

Rundunar ta ce za ta gurfanar da su a gaban kotu da zarar ta kammala bincike.

Mutum 2 sun rasu, wani ya ji rauni a hatsarin mota a Kano

An kai gawarwakin waɗanda suka rasu Asibitin Koyarwa na Malam Aminu Kano.

Hadimin Gwamnan Kano Tanka Galadanci ya rasu

Tanka ya rasu a Asibitin Koyarwa na Malam Aminu Kano, bayan fama da rashin lafiya.

Gidauniyar Daily Trust da WRAPA sun ’yanta fursunoni 21 a Kaduna da Katsina

Gidauniyar ta ce za ta ci gaba da irin wannan aikin don rage cunkoso a gidajen yari.