Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun kashe jami’an tsaro 10, sun jikkata 14 a Zamfara

Tuni aka yi jana’izar jami’an da suka rasu a ranar Lahadi.

Matasa sun kashe yaron da suka yi garkuwa da shi a Bauchi

Rundunar ta jaddada ƙudirinta na ci gaba da kare rayuka da dukiyoyin al’ummar jihar.

Ɗan sa-kai ya kashe matasa biyu a Borno

Majiyar ta ce wanda ake zargin Modu Mallam Gana ya harzuka da tsayarwar matasan a bakin ofishinsu, lamarin da ya bude musu wuta.

Mahaifiyar Gwamnan Katsina ta rasu

Allah Ya yi wa mahaifiyar Gwamnan Katsina, Dikko Umar Radda rasuwa.

Za a hukunta ma’auratan da suka ci zarafin yarinya a kan mangwaro — Zulum

Gwamnan ya ce duk wanda aka kama yana cin zarafin yara zai ɗanɗana kuɗarsa.