Labarai

Labarai

Gwamnati ta kama mutum 347 kan haƙar ma’adanai ba bisa ƙa’ida ba

Ministan ya ce gwamnati za ta samar da sabbin fasaha domin tsaurara tsaro.

Mace ta farko ta zama shugabar ƙasar Namibia

Sabuwar shugabar, mai shekara 72 a duniya ta lashe zaɓen qasar ne a watan Nuwamba inda ta lashe kashi 58% na ƙuri’un da aka kaɗa.

Bam ya kashe mutum 4 da jikkata wasu a Borno

Fasinjoji hudu kuma sun sami raunuka daban-dabam kuma nan da nan an kai su babban asibitin Biu don yi musu jinya.  

Gobara ta kashe ɗan shekara 7 a sansanin ’yan gudun hijira

Gobarar ta tashi ne da misalin ƙarfe 3:00 na asubahin safiyar ranar 20 ga watan Maris, 2025, inda gobarar ta laƙume kayayyakin abinci da tufafi da sau

Taƙaddama: An kama wanda ya daɓa wa matarsa ​​wuƙa ta mutu

Wanda ake zargin ya daɓa wa matarsa ​​wuƙa har lahira a lokacin da suka yi ƙazamin faɗa da ya ɓarke a gidansu sanadin taƙaddama