Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun yi garkuwa da jami’in FRSC a Benuwe

Wanda aka yi garkuwan ya taso ne daga Makurdi sansaninsa, domin halartar jana’izar ɗan uwansa da ya rasu a lokacin da aka ɗauke shi zuwa wani wuri

Sojoji sun ceto mutum 84 da ’yan bindiga suka sace a Katsina

Gwamnatin ta jaddada aniyarta na ƙin yin sulhu da ‘yan bindiga a jihar.

Gwamnatin Yobe na ciyar da almajirai a Tsangayu 85 kullum

Ya ce zuwa yanzu gwamnatin ta ɗinkawa almajirai 850 tufafin sawa.

An wawushe motar abinci ta Hukumar WFP a Borno

Jami’an tsaro sun ziyarci wurin da lamarin ya faru, amma ba a kama kowa ba.

Gobara ta ƙone gidaje tare da asarar dukiya a Gombe

Gobarar wadda ta tashi da rana tsaka, ta yi saurin yaɗuwa zuwa gidaje uku, inda ta ƙone su kurmus.