Kotun Koli ta soke taron PDP na Ibadan ta kori Shugabancin Turaki
Alkalan Kotun Kolin sun soki tsagin Kabiru Tanimu Turaki na jam’iyyar game da sake shigar da kara a wata kotu mai daraja daidai da wadda ta baya
Labarai
Alkalan Kotun Kolin sun soki tsagin Kabiru Tanimu Turaki na jam’iyyar game da sake shigar da kara a wata kotu mai daraja daidai da wadda ta baya
Mazauna sun ce maharan sun kwashe kusan awa guda suna ta’asa kafin jami’an tsaro su iso.
Gobarar ta kuma lalata dukiyoyi na miliyoyin naira, yayin da har yanzu ba a gano musabbabin tashin ta ba.
Kotun ta dakatar da David Mark da sauran shugabbanin jam’iyyar daga shiga ayyukan zaɓɓaɓun shugabannin jam’iyyar.
Duk wani ƙoƙarin ɗan adam, taimakon Allah shi ne mafi inganci wajen samun mafita a kowane yanayi.