’Yan bindiga na neman N30m domin fansar gwarzon gasar Al-Qur’ani a Katsina
Abdulsalam da mahaifinsa da ɗan uwansa da ’yan bindiga suka yi garkuwa da su, suna nan da ransu a hannun ’yan bindiga, ba a kashe su ba.
Labarai
Abdulsalam da mahaifinsa da ɗan uwansa da ’yan bindiga suka yi garkuwa da su, suna nan da ransu a hannun ’yan bindiga, ba a kashe su ba.
Matata kirista ce, don haka ba zan zama wanda zai bari a yi wa kiristoci kisan mummuƙe ba.
Gwamnan ya ce zai ci gaba da tallafa wa jami’an tsaro domin su samu damar gudanar da aikinsu yadda ya kamata.
El-Rufai ya zargi jami’an tsaro da ɗauke tsohon Kwamishinan ba bisa ƙa’ida ba.
Motar ta murƙushe wata yarinya da ke tsaye kusa da kayayyakin mahaifiyarta, yayin da mahaifiyarta ta tsira da ƙyar,”