Cutar sanƙarau ta kashe sama da mutum 50 a Sakkwato da Kebbi
Gwamnatocin jihohin na ci gaba da ɗaukar matakan kariya domin daƙile cutar.
Labarai
Gwamnatocin jihohin na ci gaba da ɗaukar matakan kariya domin daƙile cutar.
Maharan sun tarwatsa ƙauyukan tare da yin awon gaba da wasu matasa uku.
Dakarun sun yi artabu da ‘yan bindigar kafin daga bisani suka ceto waɗanda aka sace.
Mista Dogara ya bayyana hakan ne yayin wata ziyarar aiki ta kwanaki biyu da ya kai zuwa ga masarautu shida da ke ƙaramar hukumar,
“Ya zuwa yanzu, an tafi da mutane goma, yayin da biyu suka samu raunuka, yanzu suna karɓar magani.