Kano: Gobara ta kashe mutum 7 da lalata kadarorin N50m a Fabrairu
“Rayukan mutane bakwai ne suka salwanta sakamakon wata gobara da ta tashi yayin da kuma aka ceto rayukan mutum bakwai.”
Labarai
“Rayukan mutane bakwai ne suka salwanta sakamakon wata gobara da ta tashi yayin da kuma aka ceto rayukan mutum bakwai.”
Nasir Idris ya bayyana hakan ne lokacin da ya kai ziyarar jaje ga mutanen da hare-hare ya raba da garuruwansu a sananin ƴangudun hijira
Maharan sun sace gwarzon ne tare da mahaifinsa da wasu ‘yan uwansa.
Gwamnan ya ce tallafin na daga cikin alƙawuran da ya ɗauka lokacin yaƙin neman zaɓensa.
A cikin ‘yan watannin nan, an samu fashewar tankokin mai dama a Nijeriya inda kusan mutum 300 suka rasu..