Labarai

Labarai

Malaman Tsangaya Sun Bai wa Gwamna Inuwa Lambar Yabo Ta ‘Khadimul Qur’an’

Ba mu taɓa samun gwamnati da ta damu da jin daɗin malaman Tsangaya da ɗalibanmu kamar wannan ba.

NMDPRA ta ba da lasisin gina sabbin matatun mai 3 a Nijeriya

Sabbin matatun uku idan an kammala su gaba ɗaya za su iya tace ganga 140,000 na man fetur duk rana.

Kotu ta yanke wa dillalan ƙwayoyi hukuncin ɗaurin shekaru 95 

NDLEA ce ta kama dillalan tare da gurfanar da su s kotu, kafin daga bisani aka yanke musu hukunci.

Kisan malami: Shugabannin Kiristocin Kudancin Kaduna sun yi Allah-wadai

“Wannan mummunar aiki babbar asara ce ga Coci da matuƙar tayar da hankali da damuwa game da ci gaba da kai hare-hare ga shugabannin Kiristoci a Kudanc

Fashewar tankar mai: Mutum 7 sun mutu, gonaki sun lalace a Neja

Lamarin ya faru ne a ƙauyen Ƙaramin Rami da ke ƙaramar hukumar Mashegu da misalin ƙarfe 6:30 na yamma.